Connect with us

News

Za a fara ƙidaya a ranar 3 ga watan Mayu — Gwamnatin Tarayya

Published

on

HUKUMAR KIDAYA

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Za a fara kidayar jama’a da gidaje na 2023 a ranar 3 ga Mayu, kamar yadda gwamnatin tarayya ta tabbatar.

Advertisement

Garba Abari, mamba ne a kwamitin yada labarai da bayar da shawarwari kan kidayar jama’a da gidaje na kasa na shekarar 2023 ne ya tabbatar da hakan a yau Lahadi a Abuja lokacin da ya bayyana wa dandalin Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasapl.

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamna

Advertisement

Ya ce atisayen na kwanaki uku zai fara ne daga ranar 3 ga watan Mayu sannan kuma za a kare a ranar 5 ga watan Mayu a fadin kasar.

Mista Abari, wanda shi ne babban daraktan hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ya bayyana cewa, aikin kidayar zai kama kowane mutum, gida da kuma tsarin tsare-tsare na kasa da aiwatar da ayyuka.

Advertisement

A cewar sa, an sauya ranar ne saboda dage zaben gwamnoni da na majalisun jihohi da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi a shekarar 2023.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending