Connect with us

News

Firaministan kasar Indiya ya ci alwashin hukunta masu sakaci a haɗarin jiragen ƙasa

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Firaministan kasar Indiya Narendra Modi ya ci alwashin ɗaukar tsattsauran mataki kan waɗanda aka samu da sakaci a hatsarin jirgin da ya afku a Jihar Odisha.

Advertisement

Jami’an hukumar kula da sufirin jiragen ƙasa sun ce mutum ɗari biyu da tamanin da takwas ne suka mutu kuma wasu kusan 1,000 suka jikkata a hatsarin, wanda ya haɗa da jiragen fasinja biyu.

An kashe sojojin Isira’ila Uku a iyakar ta da Masar

Rahotannin farko-farko sun nuna cewa matsalar sadarwa ce ta haddasa hatsarin.

Advertisement

Shugaba Modi ya bayyana hatsarin a matsayin “mai sosa rai” bayan ya ziyarci wurin da kuma wadanda ke asibiti.

Rahotannin farko-farko sun nuna cewa matsalar sadarwa ce ta haddasa hatsarin.

Advertisement

Shugaba Modi ya bayyana hatsarin a matsayin “mai sosa rai” bayan ya ziyarci wurin da kuma wadanda ke asibiti.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending