Connect with us

Sports

Gwamnan jihar Kano ya amince da nadin kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars

Published

on

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars (Sai Masu Gida).

A cewar sanarwar da babban sakataren Yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanyawa hannu, tace Hukumar na da shugaban, mambobi da sakatare kamar haka:

Airtel Ya Kaddamar da 5G A Jihohi 3,ciki harda  Abuja

1. Babangida Little, Shugaba

2. Garba Umar, Member

3. Naziru Aminu Abubakar, memba

4. Bashir Chilla, memba

Advertisement

5. Ali Nayara Mai Samba, memba

6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, memba

7. Rabiu Pele, memba

8. Muhammed Danjuma, memba

9. Sabo Chokalinka, memba

10. Abba Haruna (Dala FM), mamba

Advertisement

11. Engr. Usman Kofar Na’isa

12. Yakubu Pele, mamba

12. Comrade Sani Ibrahim Coach, Sakatare

Sanarwar ta kara da cewar Iza a kaddamar da hukumar a ranar Talata 20 ga watan Yuni, 2023.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending