News
CBN ya umarci bankuna dasu ringa karbar bayanan Kustomominsu da suka ha’da da shafin Mutum na Kafafen Sada Zumunta
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Babban Bankin Kasa na CBN ya umarci bankuna dasu ringa karbar bayanan Kustomominsu da suka ha’da da shafin Mutum na Kafafen Sada Zumunta kamar su Facebook da makamantan su don tabbatar da sahihancin Mutum.
Haka zalika dole sai Mutum ya bayar da lambar wayar sa ta ainihi da adirishin email da kuma shaidar zama ‘dan Kasa.
Mai gudanarwa ya kuma ci gaba da cewa cibiyoyin hada-hadar kudi ba za su kafa ko adana asusu ba, asusu masu lamba, ko asusu cikin sunaye na gaskiya.
Wadannan ka’idoji za su shafi dukkan cibiyoyin hada-hadar kudi da ke karkashin babban bankin CBN, kamar yadda aka ambata a cikin takardar.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
