Connect with us

News

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sabbin Kwamishinonin Jihar su 19

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Litinin ya rantsar da sabbin Kwamishinonin Jihar su 19.

An rantsar da su ne a fadar gwamnatin Jihar, inda aka rarraba musu ma’aikatun da za su yi aiki a ciki.

Dalilin Da Yasa Shugabannin EFCC Ba Sa Gamawa Lafiya

Ga cikakkun ma’aikatun:

Kwamared Aminu Abdulsalam – Ma’aikatar Kananan Hukumomi

Advertisement

Haruna Umar Doguwa – Ma’aikatar Ilimi

Ali bukar Makoda – Ma’aikatar Ruwa

Dr. Abubakar Labaran yusuf – Ma’aikatar Lafiya

Injiniya Marwan Ahmad – Ayyuka da Gidaje

Barista Haruna Dederi – Ma’aikatar Shari’a

Dr. Yusuf Kofarmata – Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi

Advertisement

Nasiru sule Garo – Ma’aikatar Muhalli

Injiniya Muhammad Diggol – Ma’aikatar Sufuri

Abbas Sani Abbas – Ma’aikatar Ciniki da Zuba Jari

Hamza Safiyanu – Ma’aikatar Raya Karkara

Dr. Danjuma Mahmoud – Ma’aikatar Noma

Musa Sulaiman Shanono – Ma’aikatar Kasafi da Tsare-tsare

Advertisement

Haj. Ladidi Garko – Ma’aikatar Al’adu da Yawon Bude Ido

Adamu Ali Kibiya – Ma’aikatar Kasa da Safiyo

Tajuddeen Othman – Ma’aikatar Kimiyya da Fasaha

Baba Halilu Dantiye – Ma’aikatar Yada Labarai

Sheik Tijjani Auwal – Ma’aikatar Harkokin Addini

Aisha Lawal – Ma’aikatar Harkokin Mata

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending