Connect with us

News

Hukumar DSS ta Saki Tsohon Gwamnan Zamfara, Yari Bayan Amsa Tambayoyi

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Advertisements
Advertisements

 

Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya samun ‘yancinsa biyo bayan tsare shi da jami’an ‘yan sandan sirri na Najeriya, DSS suka yi.
Jaridar the nation ta samu labarin a safiyar Lahadi cewa Yari ya fita daga tsarewar da Hukumar ta DSS take masa a daren jiya Asabar.

Advertisements

Rahotanni na nuni da cewa hukumar DSS ta tsare tsohon gwamnan kuma sanata mai ci, Abdul’Azeez Yari kan kudi sama da naira biliyan 45 da aka fitar a zamanin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Advertisements
Advertisements

Yan bindiga sun sace Masu Aikin Titin Kaduna-Kano Su 4 A Tashar Yari

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending