Connect with us

News

An Fara Rigakafin Cutar Anthrax A Abuja

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Hukumar birnin taraiyya A buja ta fara aikin rigakafi ga mutane sama da milyan daya dake birnin taraiyya Abuja, domin dakile barkewar cutar Anthrax.

Advertisement

Mukaddashin sakataren hukumar birnin taraiyya Abuja, Alhaji Ishaq Sadeeq  shine  ya  jagoranci  kaddamar da rigakafin wadda  za’a dauki tsawon makwanni hudu ana gudanar da ita  a  karamar  hukumar Gwagwalada  dake  Abuja.

Gwamnatin Nijeriya Za Ta Cefanar Da Matatun Man Fetur Din Ta Ga ‘Yan Kasuwa.

Ya ce  daukar matakan rigafin ya zama wajibi  sakamakon samun bullar cutar a jihar Naija, wadda  ta kasance  makociyar  Abuja.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending