Connect with us

News

An Tabbatar Da Barkewar Cutar Anthrax Akan Dabbobi 6 A Legas

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Gwamnatin jihar Legas ta ce an tabbatar da cewa dabbobi shida a jihar suna dauke da cutar anthrax.

Advertisement

Ma’aikatar noma ta jihar ta bakin babban sakatarenta, Olatokunbo Emokpae, ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa a ranar Lahadi, inda ya ce an gano cutar a tsibirin Legas da Agege.

Shugaba Tinubu Ya Bada Kwangilar Bincike Akan babban bankin kasa CBN

Emokpae ya ce an kwace dabbobin an kona su tare da binne su, don hana yaduwar cutar, ya kara da cewa ba a samu rahoton kamuwa da cutar a jikin dan adam ba tun bayan da aka samu cutar a jihar.

Advertisement

Anthrax kamuwa da cuta ce mai yaduwa amma Yawanci tana shafar dabbobin  kamar shanu da  tumaki, da kuma awaki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending