Politics
Atiku, Kwankwaso da Obi Su Na Tattaunawa Domin Kafa Gagarumar Jam’iyyar Adawa
Advertisements

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.
Advertisements
Advertisements
Ganin yadda zaben shugaban kasa da aka yi a farko shekarar nan ya ladabtar da su, ‘yan takaran na PDP, LP da kuma NNPP sun fara neman mafita.
Advertisements
Rahotanni na nuni da cewa yanzu jagororin siyasar nan su ka fara wannan zama ba, burinsu shi ne a kawo karshen APC da ta ke rike da mulki tun Mayun 2015.
Advertisements
Advertisements
Jam’iyyar APC Na Zargin Jam’iyyar NNPP Da Yunkurin Kawowa Bangaren Shari’a Cikas
An yi zaman farko ne tsakanin Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi takara a NNPP, kuma ya zo na uku da rata mai yawa sosai.
Advertisements
