Connect with us

Politics

Atiku, Kwankwaso da Obi Su Na Tattaunawa Domin Kafa Gagarumar Jam’iyyar Adawa

Published

on

Obi,TinubuAtiku,Kwankwaso
Advertisements
ads

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Advertisements
Advertisements

Ganin yadda zaben shugaban kasa da aka yi a farko shekarar nan ya ladabtar da su, ‘yan takaran na PDP, LP da kuma NNPP sun fara neman mafita.

Advertisements

Rahotanni na nuni da cewa yanzu jagororin siyasar nan su ka fara wannan zama ba, burinsu shi ne a kawo karshen APC da ta ke rike da mulki tun Mayun 2015.

Advertisements
Advertisements

Jam’iyyar APC Na Zargin Jam’iyyar NNPP Da Yunkurin Kawowa Bangaren Shari’a Cikas

An yi zaman farko ne tsakanin Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi takara a NNPP, kuma ya zo na uku da rata mai yawa sosai.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending