Connect with us

News

Yan sanda sun kammala bincike kan mutuwar wani yaro dan shekara 17 a Adamawa

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Adamawa, Afolabi Adeniyi, ya fara gudanar da bincike kan zargin kisan wani yaro dan shekara 17, Abdullahi Abba, wanda ake kira Abdallah, bisa umarnin gwamnan jihar, Ahmadu Fintiri.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta ce za a bayyana rahoton binciken ta a ranar Litinin mai zuwa.

Advertisement

Cristiano Ronaldo ya ci kwallo ta 850 a tarihinsa

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar SP Suleiman Ngurore ya bayyana cewa an kammala bincike kan lamarin kisan kai.

“Zan iya tabbatar muku cewa an kammala bincike kuma za a fitar da rahoton ranar Litinin.”

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Daily Post 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending