Connect with us

News

Kotun Kolin ta tabbatar da nasarar Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban kasar.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Kotun Kolin Nijeriya ta tabbatar da nasarar Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban kasar.

Kotun Kolin ta tabbatar da hakan ne a hukuncin da ya zama na karshe da ta yanke a yau Alhamis a kan zaben shugaban Nijeriya wanda Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na Labour ke kalubalanta.

Advertisement

Tinubu Zai Gabatar Da Kasafin Kudin Na 2024 A Watan Nuwamba

Tawagar alkalai bakwai ce ta yanke hukuncin bayan yin nazari a kan hukunce-hukuncen da kotunan baya suka yanke.

 

Advertisement

Tun farko  Jaridar Inda Ranka ta rawaito cewa Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP sun nemi Kotun Kolin ta soke zaben Bola Tinubu wanda kotun sauraren kararrakin zabe ta tabbatar da nasararsa a matsayin shugaban kasa a zaben 2023.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending