Connect with us

News

Kungiyar Daliban Kafin Maiyaki Sun Tura Marayu Koyon Aikin Likitan a Kaduna

Published

on

Comrd Suleman Umar Ayuba
Advertisements
ads

DAGA DANTALA  UBA NUHU KURA

 

Ya Zama Wajibi Ya Nuna Farincikinsu Ga Daliban Kafin Maiyaki Da Kungiyar Ta Turasu Karatu Dan Koyon Aikin Likitan a Zariya dake Jahar Kaduna

na kunshe ne ta cikin wata Sanarwa da Shugaban Kungiyar Daliban Na Garin Kafin Maiyaki Comrd Suleman Umar Ayuba turawa da Jaridar Inda Ranka

 Hukumar Hisbah Ta Kama Masu Yin Balangu da  Mushen Rago A Kano

Sanarwar ta kara da cewa Yayi Masu Fatan Alkhairi Da msu Zama Jakadu Nagari

Yakara da cewa Burin Kungiyar Tallafawa Mata Da Matasan Yankin Da Suka Hada Da Illimin Nasu Bukata Na Musamman Marayu Marasa Karfi a Cikin Alumma Da Sauran Duk Wani Abu Da Zai Kawowa Alummar Yankin Kafin Maiyaki a Karamar Hukumar Ta Kiru Cigaba

Advertisement

Ya Bayyana Godiyarsa Da Irin Gudunmawar da Kungiyar Daliban Take Samu ga Mambobin kungiyar

Yayi kera ga Masu Madafun Iko a Yankin Irin du Shugaban Karamar Hukumar Ta Kiru Hon Mutari Isyaku Kiru da danga Taimakawa kungiyar dan samun cigaban marayu da masa karfi

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending