News
Shugaban kasa, Bola Tinubu yana kan hanyar zuwa jihar Borno
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana kan hanyar zuwa jihar Borno da ke yankin arewa maso gabashin ƙasar domin halartar taron shekara-shekara na rundunar sojin ƙasar.
Wannan ce ziyara ta farko da ya kai yankin tun hawansa karagar mulki.
Babban Bankin Kasa CBN Ya yi Karin Haske Kan Karancin Takardun Kudi Na Naira
Cikin sanarwar da daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin Najeriya, Brigediya Janar Onyema Nwachukwu ya fitar, Shugaba Tinubu ne babban baƙo na musamman a taron.
A cewar sanarwar, bikin buɗe taron zai ƙunshi jawabi ga sojojin da ke aiki ƙarƙashin rundunar Haɗin Kai inda kuma zai yi rangadi kan asibitin sojoji a Maiduguri da kuma iza tubalin ginin hedikwatar shiyya ta bakwai kamr yanda Bbc ta ruwaito
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
