Connect with us

News

Da Alamun Kotun Ƙoli Za Ta Yi Hukuncin Shari’ar Kano Da Legas Ranar Juma’a

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

A wannan makon ne dai kotun kolin Nijeriya za ta saurari kararraki 21 da suka shafi rigingimun zaben gwamnoni da aka gudanar a jihohin Nijeriya.

kararrakin da za a ci gaba da saurare sun haɗa da jihohin Ebonyi da Plateau da Delta da Adamawa da Abia da Ogun da Cross River da Akwa Ibom, daga ranar Litinin zuwa Alhamis.

Advertisement

A yau shekaru biyu kenan da rasuwar fitaccen malamin hadisinnan sheikh Dr Ahmad Ibrahim Bamba

Kazalika, kotun na iya yanke hukunci kan kararrakin zabukan Kano da Legas a ranar Juma’a.

The Nation ta ruwaito cewa Jadawalin kotun na ranar Litinin din da ta gabata ya hada da daukaka kara guda daya na jam’iyyar APGA, biyu na jam’iyyar PDP da dan takararta, Chukwuma Odii Ifeanyi da kuma kararraki biyu na jam’iyyar APC da dan takararta na jihar Benue.

Advertisement

A ranar Juma’a ne ake sa ran kotun za ta yanke hukunci, inda za ta kammala ayyukan makon, musamman ma a kararrakin zaben gwamna da aka yi a baya, kuma ana sa ran za a ƙarƙare satin da jihon Legas da Kano.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending