Connect with us

News

Shugaban Tunubu ya Jinjnawa Buhari sabida Rashin Yin Katsalandan Cikin Gwamnatinsa.

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunubu ya Jinjnawa Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari sabida Rashin Yin Katsalandan Cikin Gwamnatinsa.

Bola Ahmad Tunubu ya Bayyana Hakan yau a Birnin Tarayya Abuja yayin Kaddamar da Littafin da Femi Adesina ya Rubuta akan Jagorancin Buhari

An Tarwatsa Mutane Daga Garuruwa Sama Da 335 Tsakanin 2017 Zuwa 2024 A Jihar Neja

Tunubu ya Kara da Cewa Tun Lokacin da Buhari ya Mika masa Ragamar Shugabancin Ƙasar Nan, Bai taba Nuna Bukatar baiwa Wani Mukami Cikin Tsofaffin Jami’an da suka Yi Aiki dashi

Rahotanni na nuni da cewa Wannan shine Karon Farko da Shugabannin suka Hadu a bainar Jama’a Tun Bayan Da Suka Sanya hannun wajen Mika Mulki da karba.

Haka Kuma Jaridar Inda Ranka ta rawaito Cewa Tsohon Shugaban Kasa na Mulkin sojoji Yakubu gawon da Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osingbanjo da uwargidan Tsohon Shugaban Aisha Buhari da sauran Tsofaffin Mukarraban Gwamnatin Tsohon Shugaban Kasar duka sun Halacci Bikin Kaddamar da Littafin

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending