News
Shugaba Tinubu Ya Tafi Faransa Domin Yin Wata Ziyarar Sirri
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya bar Abuja ranar Laraba zuwa birnin Paris na kasar Faransa domin wata ziyarar sirri da za ta dauki kimanin makonni biyu.
An bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale, ya fitar a ranar Laraba.
A Karshe Gwamna Lucky Aiyedatiwa Ya Nada Mataimakin Gwamna A Hukumance.
Ya kara da cewa “Zai dawo gida a satin farko na watan Fabrairun 2024.”
Advertisements
