News
A Karshe Gwamna Lucky Aiyedatiwa Ya Nada Mataimakin Gwamna A Hukumance.
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya nada Cif Olayide Owolabi Adelami a matsayin mataimakin gwamna a hukumance.
Rahotanni na nuni da ccewa Aiyedatiwa ya zama gwamnan jihar Ondo bayan rasuwar Rotimi Akeredolu.
Yan Bindiga Sun Sace Magidanci Da Matarsa Da ’Ya’yansu A Kaduna
Akeredolu ya rasu ne a ranar 27 ga Disamba, 2023, a wani asibitin kasar Jamus sakamakon doguwar jinya.
Advertisements
