News
Butu _ butu na jam,iyyyar NNPP ne ya lashe zaben Rimini gado da tofa
DAGA YASIR SANI ABDULLAH
Yayin da aka gudanar da zaben cike gurbi a fadin Najeriya, ayau asabar
Humar zabe Mai zaman kanta ta KASA ta Fara sakin sakomakonni zaben cike gurbi a wasu daga cikin jahohin Nigerian
Hukumar ta sanar da sakamakon zaben cike gurbi a mazabar Rimin Gado/Tofa
Inda ta ayyana Bello Muhammad na jam’iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Rimin Gado/Tofa
Legit Hausa
Advertisements
-
News6 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News3 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News6 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
