Connect with us

News

Dauda lawan Ya Fara Biyan Garatuti Na Ma’aikatan Jiha Da Kananan Hukumomi

Published

on

Gwamnan Jahar zamfara dauda lawan dare
Spread the love

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

 

Advertisement

Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin gwamna dauda lawan dare ta fara biyan bashin naira biliyan 13.4 na kudaden tallafi ga wadanda suka yi ritaya a jihar

 

Gwamnatin jihar ta kafa kwamiti don ya fara tantance bayanan ma’aikatan da suka yi ritaya don biyan basussukan garatuti daga shekarar 2011 zuwa yau.

Advertisement

 

Kakakin yada labaran Gwamnan Jihar, Sulaiman Bala Idris, ne ya bayyana haka a wata takarda da aka raba wa manema labarai a jihar.

 

Advertisement

A cewar takardar, wadanda suka yi ritaya da suke bin bashin garatuti tun daga shekara ta 2011 tuni suka fara karbar kudadensu.

 

“Gwamnatin jihar ta dauki wani muhimmin matakai na biyan basussukan da tsofaffin ma’aikatan da suka yi ritaya ke bi, da wadanda suka mutu. Cewarsa.

Advertisement

 

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *