Connect with us

News

Zamu sadukar da kanmu Domin cigaban Nigeria -sarkin gwandu na kebbi

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Sarkin Gwandu na Kebbi, Muhammadu Iliyasu-Bashar, ya bukaci ‘yan Najeriya da su nuna kishin kasa don bunkasa zaman lafiya da hadin kai a kasar.

Advertisement

 

Kebbi Ya bayyana haka ne a yayin wani liyafa da aka shirya don karrama mataimakin shugaban jami’ar Fatakwal, Farfesa Georgewill Owunary, a fadarsa da ke Birnin Kebbi ranar Asabar dinnan kamar Yadda gidan jaridar solace base ya rawaito

Advertisement

 

Shugaban Majalisar Sarakunan Kebbi ya ce “kasar nan tamu ce, don haka dole mu dauki kanmu a matsayin ‘yan uwa. Najeriya babbar kasa ce kuma tana dauke da abubuwa da yawa, Kuma dole ne mu sadaukar da kai don ganin ta kasance daya.”

Advertisement

 

Adan haka zamu cigaba da jagorantar Al,umma Kuma zamu cigaba dasa ido a fannoni  domin  ganin kasar mun dorata a tudun mun tsira   Kuma mun gudu  tare mun tsira tare

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending