News
Zamu sadukar da kanmu Domin cigaban Nigeria -sarkin gwandu na kebbi
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Sarkin Gwandu na Kebbi, Muhammadu Iliyasu-Bashar, ya bukaci ‘yan Najeriya da su nuna kishin kasa don bunkasa zaman lafiya da hadin kai a kasar.
Kebbi Ya bayyana haka ne a yayin wani liyafa da aka shirya don karrama mataimakin shugaban jami’ar Fatakwal, Farfesa Georgewill Owunary, a fadarsa da ke Birnin Kebbi ranar Asabar dinnan kamar Yadda gidan jaridar solace base ya rawaito
Shugaban Majalisar Sarakunan Kebbi ya ce “kasar nan tamu ce, don haka dole mu dauki kanmu a matsayin ‘yan uwa. Najeriya babbar kasa ce kuma tana dauke da abubuwa da yawa, Kuma dole ne mu sadaukar da kai don ganin ta kasance daya.”
Adan haka zamu cigaba da jagorantar Al,umma Kuma zamu cigaba dasa ido a fannoni domin ganin kasar mun dorata a tudun mun tsira Kuma mun gudu tare mun tsira tare
-
News5 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Mai Safarar Makamai, Sun Kwato Harsasai 637 A Kaduna
-
News7 days ago
Jami’an NSCDC Sun Cafke Mutane Biyu Da Saniyar Da Ake Zargin Ta Sata Ce A Kano
-
News4 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
