News
Mutum Huɗu Sun Rasa Ransu A Tirmitsitsin Karɓar Zakka A Jihar Bauchi
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Akalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu a wani turmutsitsi a ƙoƙarin su na karɓar Zakka da ɗan kasuwa AYM Shafa ya bayar a rabawa mabuƙata a jihar.
Wikkitimes ta tattaro cewa turmutsitsin ya faru ne a yau Lahadi a yayin da matan da ke wurin ke ƙoƙarin tilastawa kansu shiga ciki sakamakon haka ne yawancinsu suka fadi kasa aka tattake su, wanda hakan yayi asarar rayukan mutane huɗu.
Ɗaliban Kuriga 137 Muka Yi Nasarar Kuɓutarwa A Zamfara, Ba Ɗalibai 287 Ba— Sojoji
Tuni dai aka garzaya da su Asibitin Koyarwa na Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBUTH) Bauchi domin kula da lafiyar waɗanda suka jikkata.
-
News5 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News3 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
