Connect with us

News

Yau ce ranar ‘yan jarida ta duniya

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Yau ce ranar ‘yan jarida ta duniya, wadda Majalisar Dinkin Duniya ta kebe domin tunawa da irin gudunmuwa da kuma rawar da ‘yan jarida ke takaw a wajen bayar da labaran abubuwan da ke faruwa a duniya.

Advertisement

An dai kebe kowacce ranar 3 ga watan Mayu na kowacce shekara domin jinjinawa ‘yan jarida a duniya.

Barawon Da Ya Caka Wa Wata Budurwa Wuka Ya Kwace Wayarta Ya Fada Komar ’Yan Sanda

Taken ranar na bana dai shi ne ” Aikin jarida ba tare da tsoro ko Alfarma ba”.

Advertisement

‘Yan jarida a fadin duniya na fuskantar kalubale iri-iri a wannan lokaci da kasashen duniya

Yasir Sani Abdullahi, dan jarida ne kuma shi ne shugaban kamfanin jaridar Inda Ranka a Najeriya , cewa, ayan jarida na da babbar rawar takawa wajen tabbatar da suna samar da sahihan labarai ga al’umma.

Advertisement

Ya ce ko shakka babu aikin jarida ya kara muhimmanci a wannan lokaci bisa la’akari da yadda kafafan sada zumunta ke taka rawa wajen yada labaran bogi.

Yasir Sani, ya ce ” Dole ne ‘yan jarida suka rinka yin taka tsan-tsan a wannan lokaci, saboda yadda jama’a musamman ma’abota shafukan sada zumunta ke yada labarai marassa tushe”.

Advertisement

Ya ce to yanzu a wannan yanayi, ‘yan jarida dama kafafan yada labarai sun mayar da hankali ne wajen tantance ainihin labaran gaskiya fiye da da.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending