Connect with us

News

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Sauke Shugaban Hukumar Tara Haraji Ta Jihar Kano (KIRS) Daga Mukaminsa

Published

on

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf

DAGA YADIR SANI ABDULLAHI 

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Dr. Zaid Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar tara haraji ta jihar Kano (KIRS).

Advertisement

Gwamnan ya kuma amince da nadin Kassim Ibrahim a matsayin daraktan zartarwa na hukumar tara kudaden shiga.

Hukumar gudanarwa ta Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars ta dakatar da Kocin Kungiyar Abdu maikaba

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ce sabon tsarin gudanarwar zai fara aiki nan bada dadewa ba yayin da tsohon shugaban hukumar tattara kudaden shiga na jihar Kano Alh. Sani Abdulkadir Dambo ya koma aiki a matsayin mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin zuba jari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending