Connect with us

News

Akalla Mutane 200 Ne Suka Mutu Sakamakon Tsananin Zafi a Adamawa

Published

on

DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO 

Akalla mutane 200 ne suka mutu sakamakon tsananin zafi da aka fuskanta daga ranar 1 zuwa 13 ga watan Mayu a Yola, babban birnin jihar Adamawa.

Advertisement

Mazauna yankin da suka zanta da wakilin jaridar Daily Trust sun koka kan yadda yanayin zafi ya yi kamari

Wanda hakan yake  kimanin digiri 47 zuwa 50, wanda masana suka bayyana a matsayin matakin hadari, inda suka ce hakan na iya haifar da tsananin zafi .

Advertisement

Ɓangaren Shari’a Ita Ce Babbar Matsalar Mu a Ƙasar Nan Ba INEC Ba- Peter Obi

Bayanan da ba a hukumance ba a cibiyar makabartar Yola (YCC) da ke yankin Damare a babban birnin jihar, sun ce adadin wadanda suka mutu sakamakon tsananin zafi da ba a saba gani ba daga ranar 1 zuwa 13 ga Mayu, 2024 ya kai 400.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending