Connect with us

News

Gwamnatin Shugaba Tinubu Ce Silar Rugujewar Najeriya -Babachir Lawal

Published

on

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Engr Babachir Lawal,

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Engr Babachir Lawal, ya ce tun daga ranar 29 ga watan Mayu da aka rantsar da Bola Ahmad Tinubu Najeriya ta rasa Seti ta koma tudu da gangare .

Advertisement

Sakataren ya ƙara da cewa sanarwar janye tallafin man fetur da Tinubu ya yi a ranar da aka rantsar da shi ya jefa kasar cikin mawuyacin taɓarbarewar tattalin arziki.

Hukumar da ke kula kamfanoni a Nijeriya CAC ta bai wa masu sana’ar POS wa’adin watanni biyu su yi ragista

Haka kuma Ya ce sanarwar cire tallafin man fetur ya yi sanadiyyar haifar da karuwar kuɗaɗen sufuri kasancewar itace ƙofar duk wata kasuwanci a Najeriya.

Advertisement

 

 

Advertisement

Wikki Times 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending