News
DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Soke Dokar Da A Ka Yi Amfani Da Ita Wajen Rushe Sarakuna Biyar Na Jihar Kano.
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta yi watsi da duk wani mataki da gwamnatin jihar Kano ta dauka na soke dokar masarautar Kano.
Majalisar dokokin Kano ta soke dokar bayan haka Gwamna Abba Kabir Yusuf ya aiwatar da ita ta hanyar tsige Alhaji Aminu Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano.
Gwamnan ya kuma sauya salon kafa masarautu hudu da suka hada da Bichi da Rano Karaye da kuma Gaya da magajinsa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi.
An dogara da dokar ne ta sake nada Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II, wanda Ganduje ya tsige a shekarar 2020, a matsayin Sarkin Kano na 16.
Cikakken bayani na nan tafe
-
News5 days ago
Dakarun Soji Cafke Wani Shugaban ’Yan Ta’adda a Kaduna, Sun Kwato Harsasai 300
-
News6 days ago
Dan Takarar Gwamnan Kano a Jam’iyyar AP Ya Yi Allah-Wadai Da Kisan Gillar Da Aka Yi Wa Dan-Shagamu
-
News20 hours ago
Rundunar ‘Yansanda Ta Yi Gargaɗi Gam Da Yiwuwar Kai Hare-hare Makarantu Da Wuraren Ibada
