News
DA DUMI-DUMI: Ana Fargabar An Kashe Mutane Da Dama A Harin Kunar Bakin Wake A Daurin Aure
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Ana fargabar an kashe mutane da dama a wani harin kunar bakin wake da aka kai a wani daurin aure a garin Gwoza da ke jihar Borno.
Rahotanni na nuni da cewa lamarin ya faru ne da safiyar ranar Asabar.
Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf Yayi Allah Wadai Da Masu Safarar Kwayoyi A Jihar
Ana yawan kai hare-haren kunar bakin wake a Borno a lokacin zafafan hare-haren Boko Haram.
Advertisements
