Connect with us

News

Zargin ɓata Suna :Kotu ta tura ɗan jarida gidan yari saboda ɓata sunan Gwamnatin Abba

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Kotu ta tura ɗan jarida gidan yari saboda ɓata sunan gwamnan Kano

Advertisement

An tasa keyar wani dan jarida Muktar Dahiru, a gidan yari saboda yada wani labari na zargin Gwamna Abba Yusuf

‘Yan sanda sun kama Muktar Dahiru, ma’aikaci a gidan rediyon Nijeriya Pyramid FM Kano, tare da gurfanar dashi gaban kuliya.

Advertisement

An tuhumi Dahiru da sakin wata hirar sauti da wani dan siyasa a bangaren adawa yana zargin gwamnan da cin hanci da rashawa.

An gurfanar da Dahiru a gaban Kotun Majistare ta 24 a dake Gyadi Gyadi, da laifin bata suna, da kuma cin mutunci.

Advertisement

 

 

Advertisement

DCL HAUSA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending