News
Rundunar Sojin Saman Ta Karbi Wasu Jiragen Yaki 12 Domin Ci Gaba Yaki Da Matsalar Tsaro
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Rundunar Sojin Saman Ta Karbi Wasu Jiragen Yaki 12 Domin Ci Gaba Yaki Da Matsalar Tsaro
Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce ta karbi wasu jiragen yaki 12 da za su taimaka mata wajen yaki da matsalar tsaro.
Babban hafsan sojin sama Air Marshal Hassan Abubakar, ne ya sanar da hakan a Abuja lokacin ganawa da tsoffin sojoji a jihar Kaduna.
Ya Kamata Dalibai Su Kara Zage Dantse Wajen Neman Ilimin AL-KUR’ANI Me Girma .
Hassan Abubakar ya ce rundunar ta dukufa wajen yaki da matsalar ‘yan ta’adda kuma zuwa kowane lokaci za su sake karbar wasu jiragen 10 daga kasar Italy.
Advertisements
