Connect with us

News

Rundunar Sojin Saman Ta Karbi Wasu Jiragen Yaki 12 Domin Ci Gaba Yaki Da Matsalar Tsaro

Published

on

FB IMG 1736071938182

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Rundunar Sojin Saman Ta Karbi Wasu Jiragen Yaki 12 Domin Ci Gaba Yaki Da Matsalar Tsaro

Advertisement

Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce ta karbi wasu jiragen yaki 12 da za su taimaka mata wajen yaki da matsalar tsaro.

Babban hafsan sojin sama Air Marshal Hassan Abubakar, ne ya sanar da hakan a Abuja lokacin ganawa da tsoffin sojoji a jihar Kaduna.

Advertisement

Ya Kamata Dalibai Su Kara Zage Dantse Wajen Neman Ilimin  AL-KUR’ANI Me Girma .

Hassan Abubakar ya ce rundunar ta dukufa wajen yaki da matsalar ‘yan ta’adda kuma zuwa kowane lokaci za su sake karbar wasu jiragen 10 daga kasar Italy.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending