News
Ɗaliban Sakandare A Ƙasar Saudiyya Za Su Koma Amfani Da Jallabiyya A Matsayin Kayan Makaranta
DAGA MAHAMMAD MAHAMMAD ZAHRADDIN
Ma’aikatar Ilimi a ƙasar Saudiyya ta tilasta wa ɗaliban makarantun sakandaren gwamnati da masu zaman kansu saka kayan garganiya a matsayain kayan makaranta.
Hakan ya biyo bayan umarnin Yarima Mai Jiran Gado, Mohammed bin Salman na sauya kayan makarantar zuwa jallabiyya da sauran tufafin Larabawa don ƙarfafa al’ada da kuma kishin ƙasar.
Advertisements
-
News2 days ago
Wani Matashi Mai Shekaru 18 Ya Rasa Ransa Bayan Fadawa Cikin Ruwa A Kano
-
News2 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
-
News3 days ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
