Connect with us

News

An Kullewa Gwamna Fubara shiga Kofar Majalisar Dokokin Ribas

Published

on

1741783889235

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

Rahotanni sun bayyana cewa Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta hana Gwamna Similanayi Fubara shiga cikinta a safiyar wannan Larabar.

Aminiya ta rawaito gwamnan ya ziyarci majalisar da ke yankin Aba na birnin Fatakwal ne domin gabatar mata da Kasafin Kuɗin jihar na 2025.

Advertisement

Sai dai isowar gwamnan tare da tawagarsa, ya tarar da ƙofar shiga majalisar a garƙame da kwaɗo kuma an ƙi buɗewa da ke tabbatar da alamar ba a maraba da zuwan nashi.

Babu wani ƙwaƙwaran dalili da aka bayar, sai dai bayanai sun rawaito cewa an rufe wa gwamnan ƙofa ne saboda bai sanar da majalisar a hukumance cewa zai zo gabatar da Kasafin Kuɗin jihar ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending