Connect with us

News

Zargin Cin Hanci: ‘Yan Majalisa Sun Karbi Dala 25,000 Kowane Don Goyon Bayan Dokar Ta-Baci

Published

on

FB IMG 1742471151470

Ana zargin an baiwa yan Majalisun Najeriya cin hanci domin su goyi bayan dokar ta bacin da shugaban ya sanya a jihar Rivers

Wata majiya da ga Jaridar PEOPLE GAZETTE ta  ruwaito an baiwa wasu daga cikin yan majalisun makudan kudade domin kada su baiwa Shugaban kasar kunya idan an zo kada kuri’a a yau Alhamis

Advertisement

Manyan ‘Yan Adawar Najeriya Sun Bukaci Majalisa Ta Yi Watsi da Bukatar Shugaba Tinubu Kan Rivers

Wasu daga cikin yan majalisar bayan sun amshi na goro sun ki zuwa majalisar a zaman da za a yi a kan dokar a yau Alhamis

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending