Connect with us

News

Gwamna Yusuf Ya Sauya Wa Kwamishinan Shari’a Ma’aikata

Published

on

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf,

Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi sabbin canje-canje a majalisar Zartarwarsa.

Cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar yace an canja

Advertisement

Yadda Wasu Yan Nijeriya Suka Yi Kashin Ƙulli 116 Na Hodar Ibilis A Gaban Jami’an NDLEA

Bar. Haruna Isa Dederi – daga Shari’a zuwa Sufuri.

Bar. Mustapha Nuruddeen Muhammad – daga Shari’a zuwa Muhalli a matsayin Babban Sakatare.

Advertisement

Kwamishinan Harkokin Jin Kai ya koma ma’aikatarsa ta asali bayan rike Sufuri a wucin gadi.

Ya kuma ce Sauye-sauyen za su fara aiki ne daga Talata, 23/09/2025.

Advertisement

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce wannan mataki zai ƙara inganci, daidaito da sakamako mai kyau ga al’ummar Kano.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending