Connect with us

Sports

Jirgin Tawagar ‘Yan Wasan Super Eagles Ya Yi Saukar Gaggawa A Kasar Angola 

Published

on

IMG 20251011 211418
Spread the love

Tawagar ‘yan wasan Nijeriya tayi saukar gaggawa a ƙasar Angola bayan fashewar gilashin jirginsu.

Lamarin ya faru da yammacin yau Asabar, inda rahotanni suka bayyana jirgin da ke ɗauke da tawagar ya yi saukar gaggawa a ƙasar Angola saboda fashewar gilashin taga.

An Kama Wani Mutum Bisa Zargin Sayar Da Ɗansa Mai Kwanaki Biyar Da Haihuwa Kan N1.5m

Kawo yanzu haka tawagar na kasar Angola, domin jiran wani jirgin daga Najeriya ya zo daukar su domin dawowa.

Najeriya dai na shirin buga wasa da kasar Benin a mako mai zuwa, a wasan share fagen shiga gasar cin kofin duniya.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *