Connect with us

News

Mutum 2,292 sun mutu sakamakon haɗari a tittunan Najeriya cikin wata shida’

Published

on

Indaranka logo

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

 

 

Hukumar kula da kiyayye hadura ta kasa a Najeriya ta ce mutum 2,292 ne suka mutu sakamakon haɗura 5,066 da aka samu a tittunan ƙasar daga Janairu zuwa Yunin 2022.

Advertisement

 

Jami’in wayar da kai na hukumar, Mista Bisi Kazeem, da ke sanar da haka a zantawa da manema labarai, ya ce cikin mutane 32,424 da haɗari ya ritsa da su, 16,333 sun samu munanan rauninka.

An sauyawa Ka’aba sabuwar riga da kuɗinta ya kai $6.5m

Sai dai ya ce adadin ya ɗan ja baya idan aka kwatanta da 5,320 da aka samu a 2021.

 

Jami’in ya ɗaura laifin haɗuran kan direbobi da ba sa tuki cikin natsu, da gudun bala’in da suke yi babu hakuri.

Advertisement

 

Ya shawarci mutane su rage tafiyar dare da sassauta gudu da mota, saboda galibi an fi samun haɗuran motoci a cikin dare.

 

 

 

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending