Connect with us

News

Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 10 a hare-hare kan Zirin Gaza

Published

on

Gaza

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Mutum aƙalla 10 Isra’ila ta kashe a hare-hare ta sama da ta kai kan Zirin Gaza, cikinsu har da kwamandan gwagwarmaya na Falasɗinawa a ranar Juma’a.

Advertisement

 

Hukumomin lafiya a yankin sun ce cikin waɗanda aka kashe akwai ƙaramar yarinya da kuma raunata wasu gommai.

Advertisement

Gwamnatin Najeriya ta nemi iyayen ɗalibai su roƙi ASUU ta janye yajin aiki

Firaministan Isra’ila ya ce an kai harin ne bayan samun “barazanar gaggawa” daga ƙungiyar Palestinian Islamic Jihad (PIJ) sakamakon kama ɗaya daga cikin mambobinta a farkon makon nan.

Advertisement

 

PIJ ta harba makaman roka fiye da 100 “a martanin farko da ta mayar”, in ji shi.

Advertisement

 

Rundunar sojan Isra’ila ta ce hakan ne ya sa ta fara luguden wuta a yammacin Juma’a ta hanyar kai wa sansanin ‘yan gwagwarmayar hari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending