Connect with us

News

Ƙungiyar ASUU ba ta da amfani ya kamata a soke ta — Bashir El-Rufa’i

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

 

Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira da a soke kungiyar malaman jami’o’i, ASUU.

 

Advertisement

Bashir, wanda ya kira ASUU “Kungiyar mara amfani,” ya ce kamata ya yi a sauya kungiyar da malamai masu kula da jin dadin dalibai.

Ɗan Afirka ta Kudu ya yi gudun kilomita 90 sabo da soyayya

Jaridar Punch ta rawaito cewa Bashir ya yi wannan tsokaci ne a wani sakon Twitter da ya wallafa a ranar Litinin.

 

Bashir ya rubuta: “ASUU kungiya ce mara amfani.

 

Advertisement

“Ya kamata a soke su kuma a maye gurbinsu da malaman da ke ba da lahani ga dalibai da kuma yadda hakan ke fassara ga makomar kasar nan.”

 

Wannan batu na Bashir na zuwa ne a daidai lokacin da kungiyar ta ASUU ta tsawaita yajin aikin na tsawon watanni shida.

 

ASUU ta fara yajin aikin a ranar 14 ga Fabrairu, 2022 don nuna rashin amincewa da rashin jituwa da gwamnatin tarayya.

 

Advertisement

Tun watan Fabrairu, hukumar ta tsawaita yajin

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending