Connect with us

News

Wani gini ya ruguje a Legas, ana ci gaba da aikin ceto

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wani gini ya ruguje a kan titin Sonuga, Palm Avenue, a unguwar Mushin a jihar Legas.

Advertisement

 

Babban Sakatare na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas, Dakta Olufemi Oke-Osanyinyolu, ya tabbatar wa da wakilinmu faruwar lamarin a ranar Juma’a.

Advertisement

Gwamnatin Kaduna ta nuna damuwa kan cunkoso a hanyar Kaduna-Abuja

Ya ce, “Wani gini ya ruguje a Mushin ‘yan mintoci da suka wuce. Ana ci gaba da aikin ceto.”

Advertisement

 

Har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, ba a iya tabbatar da cewa wani ya makale a cikin baraguzan ginin da ya ruguje.

Advertisement

 

 

Advertisement

Punch

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending