Connect with us

News

An shiga farautar maharan da suka kashe sojojin Najeriya biyar a Anambra

Published

on

Sojoji

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Dakarun tsaro na can suna neman ‘yan bindigar da suka kashe sojojin Najeriya a kalla biyar cikin jihar Anambra, da ke kudancin kasar.

Advertisement

Zuwa yanzu babu wata kungiya da ta fito ta ce ita ce ke da alhakin kai wannan hari na ranar Laraba a Umunze kusa da fitacciyar kasuwar Nkwo.

Sai dai hukumomi a kasar sun sha zargin kungiyar IPOB da kaddamar da hare-hare kan cibiyoyin gwamnati da jami’an tsaro a Anambra da ma sauran jihohin kudu maso kudu.

Advertisement

Gwamna Chukwuma Soludo na jihar Anambra ya yi tur da wannan kisan gilla.

Ya kuma ce dole ne a farauto wadanda suka aikata mummunan aiki tare da hukunta su.

Advertisement

BBC

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending