Connect with us

News

Yayin da ASUU ke yajin aiki:Shugaba kasa muhammadu Buhari na shirin karrama ministan Ilimi.

Published

on

Malam Adamu Adamu

DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAH

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

A wani lamari da wasu sukai fassara da cin fuska da kuma rashin damuwa da halin da ilimi ke ciki a kasarnan, shugaban kasa, Muhammadu Buhari na shirin karrama ministan Ilimi da kyautar girmamawa.

Advertisement

Ministan Ilimin, Adamu Adamu na cikin wadanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke shirin karramawa daga cikin hadiman gwamnatinsa.

Najeriya: Kayayyakin biliyoyin Naira na ci gaba da rubewa a tashohin jiragen ruwa

Advertisement

Kakakin kungiyar daliban jami’ar, NAN Giwa Yisa Temitope ya bayyana cewa hakan cin fuska ne ga daliban Najariya.

Yace hakan ya nuna gwamnati bata damu da watanni 7 da daliban jami’a suka kwashe a gida ba sabida yajin aikin ASUU.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending