Connect with us

News

Abin da Ministan Sufurin Najeriya ya ce kan dawo da jigilar jirgi tsakanin Abuja-Kadunap

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Ministan Sufurin Jiragen Kasa na Najeriya Mu’azu Jaji Sambo ya ce suna sa rai nan ba da jimawa jigila za ta dawo tsakanin Abuja zuwa Kaduna.

Advertisement

Ya bayyana haka ne ranar Juma’a a Abuja, babban birnin kasar.

Ministan ya fadi dalilin da ya sa fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna da aka ceto ba su je Abuja domin ganawa da gwamnati ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending