Connect with us

News

Sojoji sun tarwatsa masu zanga-zanga a Sudan

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Sojoji a Kasar Sudan sun watsa hayaki mai sa hawaye a ƙoƙarin hana dubban masu zanga zanga maci zuwa fadar shugaban kasa.

 

Advertisement

Likitoci sun ce mutum ɗaya ya mutu bayan da motar sojojin ta buge shi.

INEC ta saka ranar gudanar da zaɓuka a jihohin Bayelsa, da Imo, da Kogi

Advertisement

Ana boren ne a duka faɗin Sudan, domin tunawa da juyin mulkin da ya toshe kafar dawowa mulkin dimokradiyya.

 

Advertisement

Ana zanga-zanga kusan duk mako a Sudan, tun bayan da Shugaban rundunar sojin kasar Abdel Fattah Al-Burhan ya kwace mulki.

 

Advertisement

Ana zargin sojojin da kashe sama da masu bore 118 a cikin shekara daya, kuma ƙwace mulkin da sojoji suka yi, ya sa ƙungiyoyin bayar da agaji sun yanke kai taimako zuwa ƙasar, duk da halin matsin tattalin arziki da ta ke ciki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending