Connect with us

News

Shugaban Jamus da na Faransa za su gana kan tsamin dangantakar kasashen .

Published

on

Nan gaba kadan ne shugabannin kasashen Jamus da Faransa za su fara ganawa a birnin Paris, a daidai lokacin da dangantaka tsakanin kasashen biyu ke nuna alamun yin tsami.

 

Advertisement

An dage taron hadin gwiwa tsakanin ‘yan majalisun kasashen biyu wanda a baya aka shirya gudanarwa yau.

Ya Kamata A Ayyana Dokar Ta-Baci A Fannin Lafiyar Najeriya —Likitoci

Advertisement

A taron kungiyar Tarayyar Turai a makon da ya wuce, shugaba Emmanuel Macron na Faransa ya bayyana cewa Jamus na tsaka mai wuya a kokarin da ta ke yi na kebe kan ta.

 

Advertisement

Wannan batu ya janyo guna-guni, da ake dangantakawa da batun farashin iskar gas, da batun dala biliyan 200 da Jamus ta zuba a fannin makamashi domin tallafa wa kanana da matsakaitan ‘yan kasuwa da iyalai.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

BBC HAUSA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending