Connect with us

News

‘Za A Iya Raba Mutum Miliyan 100 Da Talauci Nan Da 2025’

Published

on

Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Majalisar Dinkin Duniya ta ce za a iya fitar da mutum miliyan 100 a fadin duniya daga kangin talauci nan da shekarar 2025.

Advertisement

 

Majalisar ta ce duk da barazanar koma-bayan tattalin arziki da ake fuskanta, abu ne da zai yiwu a raba mutum miliyan 100 da talauci nan da shekarar 2025.

Advertisement

 

An tafka muhawara tsakanin masu takarar kujerar gwamna a Kano

Advertisement

Sakamakon binciken da majalisar ta fitar kan taulaci, ya nuna za a iya rage talaucin da ake fama da shi, a kuma samar da sababbin dabaru a fagen yaki da talaucin don taimaka wa gwamnatoci wajen cimma wannan kudiri.

 

Advertisement

Majalisar ta fitar da sakamakon binciken ne a Ranar Yaki da Talauci ta Duniya, wadda akan yi ran 17 ga Oktoban kowace shekara.

 

Advertisement

Ta ce, domin cim ma nasara a wannan yaki, tilas ne shugabanni da kasashe su mike tare da daukar ingantattun matakan dakile abubuwan da suke haddasa talauci a cikin al’umma.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

AMINIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending