Connect with us

News

Kudin da aka ware don yaki da labaran ƙarya sun yi kadan – Lai Mohammed

Published

on

Lai Mohammed,

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Mnistan ƴada labaru da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya ce kudaden da ake ware wa ma’aikatarsa sun yi kadan wanda kuma ke kawo cikas wajen ƴaki da labaran ƙarya da kuma kalaman batanci.

 

Advertisement

Ministan ya bayyana hakan ne yau Talata a gaban kwamitin kasafin kudi na majalisar dattawa domin kare kasafin kudin ma’aikatarsa a 2023.

 

Advertisement

Kotu a Bauchi ta yanke wa wani saurayi da ya kashe abokinsa hukuncin kisa

Ya ce ma’aikatarsa na bukatar kudade da ya kamata domin ƴaki da labaran ƙarya da kuma kalaman batanci.

Advertisement

 

“Idan akwai ma’aikatar da ya kamata a ware wa kudade da yawa, to ita ce ma’aikatar ƴada labaru,” in ji Lai.

Advertisement

 

Ya ce duk da cewa an yi watsi da gargadin da Amurka ta bai wa ‘yan kasarta a Najeriya kan batun rashin tsaro a Abuja, amma ba a yi hakan ba yadda ya kamata na ganin hankalin ‘yan Najeriya ya kwanta.

Advertisement

 

Ya kuma ce abin damuwa shi ne duk da cewa a ware wa ma’aikatar naira biliyan 2.5 a matsayin kudaden kashewa a 2022, kashi daya bisa uku na kudin shi aka sak ware mata na shekarar 2023 wanda kuma ya kai naira miliyan 869.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending