Connect with us

News

Zan bar Najeriya fiye da yadda na same ta – Buhari

Published

on

FB IMG 16422460817653375
Advertisements
ads

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatinsa tana da kudurin ganin ta bar mulkin kasar fiye da yadda ta karbi mulkinta.

Advertisements
Advertisements

Shugaban ya kuma bukaci ‘yan kasar da su yi wa gwamnatinsa adalci a kan irin abubuwan da ta cimma zuwa yanzu, musamman ma alkawuran da ta yi kafin zaben 2015.

Advertisements

Shugaban ya yi wadannan kalamai ne a lokacin da ya kai ziyara fadar Sarkin Jema’a, Alhaji Muhammadu Isa II, a Kafanchan, yayin da ya je jihar Kaduna ziyarar kwana biyu domin kaddamar da wasu ayyuka da gwamnatin jihar ta yi.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending