Connect with us

News

Ilimi kyauta kuma dole ya haifar da cinkoson dalibai a Kano – SUBEB

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kano SUBEB ta ce, shirin bada ilimi kyauta kuma dole ya haifar da cinkoson dalibai a makarantun Firamare a Kano.

Advertisement

 

Shugaban hukumar Dakta Danlami Hayyo ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio.

Advertisement

 

Yadda ‘yan bindiga suka yi sanadin rayukan mutum 4 a jihar Imo

Dakta Danlami Hayyo ya kuma ce, batun korafin da wasu malamai suke yi na rashin yi musu karin albashi yana da alaka da rashin basu takardar karin girma a rubuce.

Advertisement

 

Da yake batu kan shagunan da ake ginawa a jikin makarantu’ Danlami Hayyo ya ce “Da zan samu ikon zama gwamna na yini daya a Kano da duk sai na rushe shagunan da aka gina a jikin makarantun”.

Advertisement

 

Wannan dai na zuwa ne yayin da ilimin Firamare ke ci gaba da fuskantar kalubale.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending