Connect with us

News

Buhari zai sanya hannu kan kasafin kudin 2023 ranar Talata – Ahmed Lawan

Published

on

DAGA  YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

Shugaban majalisar dattijai Ahmed Lawan, yace shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai sanya hannu kan kasafin kudin 2023 a ranar Talata 3 ga watan Janairun 2023.

 

Jaridar Dailyt Trust ta rawaito cewa Lawan ya bayyana hakan ne bayan tattaunawar da suka yi ta musamman da shugaba Buhari a fadarsa da ke Abuja.

Advertisement

Illar Amfani Da Manhajar VPN Ta Kyauta

Shugaban Majalisar ya isa zauren majalisar ne da misalin karfe 3 na yamma, ya kuma ce sun tattauna bukatar karin karbar aron kudi da kuma maganar kasafin kudin 2023.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending