Connect with us

News

Yan bijilante za su kama saurayi da budurwa da ke zance a lokacin sallar Tahajjud

Published

on

Ƙungiyar Sintirin Bijilante dake Kano ɓangaren kwamandanta Ubale Barau Muhammad Badawa, ta ce, ta ɗauki gaɓarar zuba jami’an ta a lungu da saƙo na Kano, domin tabbatar da tsaro a lokacin da za’a fara fita sallar dare ta Tuhajjud a yau Litinin, domin kawar da ɓatagari.

 

Advertisement

Jami’in hulda da jama’a na ƙungiyar kuma Kwamandanta na shiyyar ƙaramar hukumar Fagge, Usman Muhammad Ɗan Daji ne, ya bayyana hakan ga manema labarai a daren Litinin.

Wasu  Yan Bindiga Sun Sace Basarake Da Wasu Mutum 13 A Abuja

Ya ce, ba za su saurarawa duk wasu ɓatagari dake fakewa da sallar dare suna aikata Laifuka ba.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

A cewar sa, duk saurayi da budurwar da suka samesu a kan hanya ko lungu da sunan suna yin zance ko kuma yin abinda bai dace ba, zasu ɗauki matakin doka a kansu.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Ya kara da cewa kungiyar za ta zuba jami’anta a duk masallacin da ake sallar dare a Kano, domin tsare dukiyoyi da rayukan jama’a har ƙarshen sallar daren ta Tuhajjudin ba tare da gajiyawa ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending