Connect with us

News

Yan Najeriya Sama Da Milyan 1 Ne Suka Ci Gajiyar Shirin Rage Fatara A Nigeriya

Published

on

Mutane milyan daya da dubu dari takwas ne suka amfana da shirye-shiryen.

 

Gwamnatin tarayya ta ce mutane miliyan 1 da dubu dari 8 ne suka ci gajiyar ayyuka da shirye-shiryen da aka yi a karkashin shirin rage talauci na kasa tare da dabarun bunkasa cigaban kasa.

Advertisement

A jiya ne aka gabatar da rahoton yadda aka gudanar da shirye shiryen a Abuja a yayin wani taro da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya jagoranta.

 

Advertisement

Yin Sallar Tahajjud A Gida Ya Fi Lada —Sheikh Ibrahim Khalil

Rahoton ya ce, an yi shirye-shirye har guda 100 karkashin shirin bunkasa noma domin samar da abinci da ayyukan yi da kuma gina hanyoyin karkara.

Kakakin mataimakin shugaban kasa Laolu Akande, ya ce rahoton ya nuna cewa kananan manoma miliyan 1 da dubu dari 6 ne suka amfana da tsare tsaren da gwamnatin ta aiwatar

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending